002 HAUSA FULANI KANURI/BAREBARISHIN AKWAI YAREN DA YAFI WANI YAREN FIFIKO A WAJEN ALLAH?
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاه والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya! 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata, Manya Da Qanana, Da Fatan Muna Cikin Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu, Yayyunmu Da Qannanmu, Abokanmu Da Sa'o'inmu Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya, Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahman, In Tamu Tazo Allah Yasa Mu Cika Da Imani. * A Gurguje A 001 In Bamu Manta Ba, Munce Zamu /raujimetawiy/ 'Dan Kawo Hadisai Kamar Guda Biyu Haka. Na Farko وقال صلى الله عليه وسلم : MANZON ALLAH S.A.W YACE : يَاأَيُّهَا النَّاسُ إِنَّ رَبَّكُمْ وَاحِدُُ !Ya Ku Mutane ( Lalle Ku Sani ) Ubangijinku Guda Daya Ne ( In Muka Duba Nan, Zamuga Annabi S.A.W Cewa Yayi "Ya Ku Mutane Lallai Ubangijinku Guda 'Daya Ne, /raujimetawiy/ Wannan Izina Ne Ga Balarabe, Bature,...