Posts

JERIN SARAKUNAN KANO DAGA SHEKARAR 998 ZUWA YAU 2026

Image
Amma A Qarshen Jerin Sunayen Sarakunan /raujimetawiy/ Akwai Dan Tsokacina/Magana Na. Wannan Shi Ne Jerin Sarakunan Kano /raujimetawiy/ Tun Kafuwar Daular Bagauda A Shekara Ta 998. Kafin Zuwan Daular Bagauda, Kano Ba Ta Kasance Qarƙashin Sarki Ko Mai Mulki Ba, Sai Dai Qarƙashin Jagorancin Babban Malamin Bautar Gargajiya /raujimetawiy/ Ta Hausawa Wanda Ake Kira Magajin Barbushe. Tarihin Farkon Sarakunan Kano Yawanci /raujimetawiy/ An Samu Ne Daga Littafin Tarihin Kano (Kano Chronicle). Bayan Zuwan Dauda Ɗan Bawo ( Zuriyar Daurama ), Kano Ta Samu Jimillar /raujimetawiy/ Sarakuna 43 Daga Daular Hausa Kafin Shekara Ta 1807 Lokacin Da Fulani Suka Kifar Da Daular Hausawa Da Sunan Addini Gami Da Kashe Muhammadu Alwali ( Shahidi ), Ya Rasa Ransa A Garin /raujimetawiy/ Burunburum, Duk Da Yi Ma Su Rantsuwa Da Allah Shi Musulmi Ne. Bayan Halaka Shi Ne Suka Kafa Sabuwar /raujimetawiy/ Daular Su Ta Fulani Tun Daga Sarki Sulaimanu. Cikakken Jerin Sarakunan Kano DAULAR BAGAUDA (998–1809) Zamanin Sara...

005 TAQAITACCEN BAYANI AKAN AURE, SAKI, BIKO, ZIHARI, ILA'I, LI'ANI, KUL'I DA KUMA SHAYARWA

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاة والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata Manya Da Qanana Da Fatan Kowa Yana Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Masu Lafiya Kuma Allah Ya Qara Musu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu Yayyunmu Da Qannanmu, Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahma, Muma In Tamu Tazo Allah Ya Sa Mu Cika Da Imani. Ameen Summa Ameen. * A Gurguje Insha Allahu Zamu 'Dan Ta6a Bayani Akan AURE, SAKI ETC Daga /raujimetawiy/ Littafin Da Ake Qira Da RISALA Wanda  Abu Muhammad Abdullahi Bini Abiy Zaideen Al-Qirawaniy RH Ya Wallafa. * A Gurguje In Bamu Manta Ba, A Kashi Na Hudu Munce Insha Allahu Ta'alah Zamu Tashi A Inda Malam RH Yake Cewa : وَمَا فُسدَ َ مِنْ نِكَاحِ لِصَدَاقِهِ فُسِخَ قَبْلَ البِنَاءِ Auren Da Ake Batash...

DAYA DAGA CIKIN GUDUMAR DA SHEHU IBRAHIM INYASS YA BAYAR A NAJERIYA

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاة والسلام على أشرف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وأوجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ * Fara Sanya Karatun Ƙur’ani A Gidan Rediyo 1967. A 1951 Gwamnatin Mulkin Mallaka Ta Kafa Gidan Rediyon NBS A Legas Tare Da Rassansa A Ibadan Da Inugu Da Kaduna. Tun A 1932 Dai Aka Fara Sauraron Rediyo A Najeriya /raujimetawiy/ Bisa Tsarin RDS, Amma Baki Dayan Shirye-Shiryen Na Ingilishi Ne Zalla. Don Haka Aka Kafa NBS Saboda a Fara Gudanar Da Shirye-Shirye /raujimetawiy/ A Najeriya Kuma Cikin Harsunan ’Yan Kasa. Wannan Gidan Rediyo Na NBS Shi Ne Ya Fara Saka Karatun Alƙur’ani Mai Girma A Tasharsa Da Ke Kaduna. Sai Dai Hakan Ya Jawo Ce-Ceku-Ce. /raujimetawiy/ Domin Kuwa Musulmi Da Ke Arewacin Najeriya Sun Koka Da Suka Ji Karatun Kur’ani A Cikin Na’ura Ta ‘Sharholiya’ Irin Rediyo Wadda Aka Saba Jin Kaɗe-Kaɗe Da Kuma Zantuttukan Duniya A Cikinta. Don Haka Suka Yi Ta Rubuta Wasiƙun Qorafi ...

002 HAUSA FULANI KANURI/BAREBARISHIN AKWAI YAREN DA YAFI WANI YAREN FIFIKO A WAJEN ALLAH?

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاه والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya! 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata, Manya Da Qanana, Da Fatan Muna Cikin Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu, Yayyunmu Da Qannanmu, Abokanmu Da Sa'o'inmu Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya, Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahman, In Tamu Tazo Allah Yasa Mu Cika Da Imani. * A Gurguje A 001 In Bamu Manta Ba, Munce Zamu /raujimetawiy/ 'Dan Kawo Hadisai Kamar Guda Biyu Haka. Na Farko وقال صلى الله عليه وسلم : MANZON ALLAH S.A.W YACE : يَاأَيُّهَا النَّاسُ إِنَّ رَبَّكُمْ وَاحِدُُ !Ya Ku Mutane ( Lalle Ku Sani ) Ubangijinku Guda Daya Ne ( In Muka Duba Nan, Zamuga Annabi S.A.W Cewa Yayi "Ya Ku Mutane Lallai Ubangijinku Guda 'Daya Ne, /raujimetawiy/ Wannan Izina Ne Ga Balarabe, Bature,...

001 HAUSA FULANI KANURI/BAREBARI SHIN AKWAI YAREN DA YAFI WANI YAREN FIFIKO A WAJEN ALLAH

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاه والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya! 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata, Manya Da Qanana, Da Fatan Muna Cikin Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu, Yayyunmu Da Qannanmu, Abokanmu Da Sa'o'inmu Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya, Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahman, In Tamu Tazo Allah Yasa Mu Cika Da Imani. Ameen Summa Ameen - A Gurguje Cikin Ikon Allah S.W.T Ina So Na 'Danyi Magana Akan Shin Akwai Wata /raujimetawiy/ Qabila Ko Yaren Da Yafi Wani Fifiko A Wajen Allah. Ba Tareda Ayyana Ni Wani Yare Bane, Zanyi/raujimetawiy/ Magana Don Kada Wani Yace Nayi Son Kai. * Zan Bada Misali Da Yaruka Guda Uku, Wanda /raujimetawiy/ Sune Manyan Yaruka A Arewacin Najeriya FULANI, HAUSA DA KANURI/ BAREBARI Wanda Kuma Kaso 90% Duka Addini ...

004 TAQAITACCEN BAYANI AKAN AURE, SAKI, BIKO, ZIHARI, ILA'I, LI'ANI, KUL'I DA KUMA SHAYARWA

Image
بسم الله الرحمن الرحيم والصلاة والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata Manya Da Qanana Da Fatan Kowa Yana Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Masu Lafiya Kuma Allah Ya Qara Musu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu Yayyunmu Da Qannanmu, Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahma, Muma In Tamu Tazo Allah Ya Sa Mu Cika Da Imani. Ameen Summa Ameen. * A Gurguje Insha Allahu Zamu 'Dan Ta6a Bayani Akan AURE, SAKI ETC Daga /raujimetawiy/ Littafin Da Ake Qira Da RISALA Wanda  Abu Muhammad Abdullahi Bini Abiy Zaideen Al-Qirawaniy RH Ya Wallafa * A Gurguje In Bamu Manta A Kashi Na Uku Munce Insha Allahu Zamu Tashi A  * وَللِِوَصِيِّ أَنْ يزَّوجَ الطِفْلَ فِى وِلاَيَتِهِ Wanda Aka Yi Masa Wasiyya ( Da Aurar /raujimetawiy/ Da Wani, Toh Iya ) Aurar Da Yaro, Ciki...

RABIU ALHAJI UMAR JIMETAWIY

Image
MY NAME & MY NICKNAME - Muhammadu Rabiu - Babangida * MY DATE OF BIRTH 15th MAY 1998 Friday * MY PLACE OF BIRTH Yola North LGA, ( Popular Know As JIMETA ) * L.G.A RESIDENT & INDIGINE BY BIRTH Yola North Local Government Area * STATE OF RESIDENT & INDIGINE BY BIRTH Adamawa * L.G.A ORIGIN Auyo Local Government Area * STATE OF ORIGIN Jigawa *  NATIONALITY My National Identity Card My Driver's License My Taxpayer Identification Card TIN My Permanent Voter's Card Federal Republic Of Nigeria * MY CONTINENT Africa ( West Africa ) * RELIGION Islam * MY LANGUAGE AND MY TRIBE Hausa / Fulani * MY OCCUPATION - Student - Mechanic ( Apprentice ) '- Lebura ETC @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ ' MY FATHER PERSONAL INFORMATION ' * NAME Umar Muhammad Haruna ( Alh. Umaru Fawari Na-Jimeta, Auyo ) * DATE OF BIRTH 13rd April 1934 * PLA...