Posts

DAYA DAGA CIKIN GUDUMAR DA SHEHU IBRAHIM INYASS YA BAYAR A NAJERIYA

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاة والسلام على أشرف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وأوجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ * Fara Sanya Karatun Ƙur’ani A Gidan Rediyo 1967. A 1951 Gwamnatin Mulkin Mallaka Ta Kafa Gidan Rediyon NBS A Legas Tare Da Rassansa A Ibadan Da Inugu Da Kaduna. Tun A 1932 Dai Aka Fara Sauraron Rediyo A Najeriya /raujimetawiy/ Bisa Tsarin RDS, Amma Baki Dayan Shirye-Shiryen Na Ingilishi Ne Zalla. Don Haka Aka Kafa NBS Saboda a Fara Gudanar Da Shirye-Shirye /raujimetawiy/ A Najeriya Kuma Cikin Harsunan ’Yan Kasa. Wannan Gidan Rediyo Na NBS Shi Ne Ya Fara Saka Karatun Alƙur’ani Mai Girma A Tasharsa Da Ke Kaduna. Sai Dai Hakan Ya Jawo Ce-Ceku-Ce. /raujimetawiy/ Domin Kuwa Musulmi Da Ke Arewacin Najeriya Sun Koka Da Suka Ji Karatun Kur’ani A Cikin Na’ura Ta ‘Sharholiya’ Irin Rediyo Wadda Aka Saba Jin Kaɗe-Kaɗe Da Kuma Zantuttukan Duniya A Cikinta. Don Haka Suka Yi Ta Rubuta Wasiƙun Qorafi ...

002 HAUSA FULANI KANURI/BAREBARISHIN AKWAI YAREN DA YAFI WANI YAREN FIFIKO A WAJEN ALLAH?

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاه والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya! 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata, Manya Da Qanana, Da Fatan Muna Cikin Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu, Yayyunmu Da Qannanmu, Abokanmu Da Sa'o'inmu Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya, Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahman, In Tamu Tazo Allah Yasa Mu Cika Da Imani. * A Gurguje A 001 In Bamu Manta Ba, Munce Zamu /raujimetawiy/ 'Dan Kawo Hadisai Kamar Guda Biyu Haka. Na Farko وقال صلى الله عليه وسلم : MANZON ALLAH S.A.W YACE : يَاأَيُّهَا النَّاسُ إِنَّ رَبَّكُمْ وَاحِدُُ !Ya Ku Mutane ( Lalle Ku Sani ) Ubangijinku Guda Daya Ne ( In Muka Duba Nan, Zamuga Annabi S.A.W Cewa Yayi "Ya Ku Mutane Lallai Ubangijinku Guda 'Daya Ne, /raujimetawiy/ Wannan Izina Ne Ga Balarabe, Bature,...

001 HAUSA FULANI KANURI/BAREBARI SHIN AKWAI YAREN DA YAFI WANI YAREN FIFIKO A WAJEN ALLAH

Image
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاه والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya! 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata, Manya Da Qanana, Da Fatan Muna Cikin Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu, Yayyunmu Da Qannanmu, Abokanmu Da Sa'o'inmu Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya, Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahman, In Tamu Tazo Allah Yasa Mu Cika Da Imani. Ameen Summa Ameen - A Gurguje Cikin Ikon Allah S.W.T Ina So Na 'Danyi Magana Akan Shin Akwai Wata /raujimetawiy/ Qabila Ko Yaren Da Yafi Wani Fifiko A Wajen Allah. Ba Tareda Ayyana Ni Wani Yare Bane, Zanyi/raujimetawiy/ Magana Don Kada Wani Yace Nayi Son Kai. * Zan Bada Misali Da Yaruka Guda Uku, Wanda /raujimetawiy/ Sune Manyan Yaruka A Arewacin Najeriya FULANI, HAUSA DA KANURI/ BAREBARI Wanda Kuma Kaso 90% Duka Addini ...

004 TAQAITACCEN BAYANI AKAN AURE, SAKI, BIKO, ZIHARI, ILA'I, LI'ANI, KUL'I DA KUMA SHAYARWA

Image
بسم الله الرحمن الرحيم والصلاة والسلام على أشراف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وعلى أزواجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ Aslm Ya 'Yan,uwana Musulmai Maza Da Mata Manya Da Qanana Da Fatan Kowa Yana Qoshin Lafiya, Marasa Lafiyanmu Na Gida Da Na Asibiti Ubangiji Allah Ya Basu Lafiya, Masu Lafiya Kuma Allah Ya Qara Musu Lafiya, Iyayenmu Da Kakanayenmu Yayyunmu Da Qannanmu, Da Suka Rigamu Gidan Gaskiya Ubangiji Allah Yaji Qansu Yayi Musu Rahma, Muma In Tamu Tazo Allah Ya Sa Mu Cika Da Imani. Ameen Summa Ameen. * A Gurguje Insha Allahu Zamu 'Dan Ta6a Bayani Akan AURE, SAKI ETC Daga /raujimetawiy/ Littafin Da Ake Qira Da RISALA Wanda  Abu Muhammad Abdullahi Bini Abiy Zaideen Al-Qirawaniy RH Ya Wallafa * A Gurguje In Bamu Manta A Kashi Na Uku Munce Insha Allahu Zamu Tashi A  * وَللِِوَصِيِّ أَنْ يزَّوجَ الطِفْلَ فِى وِلاَيَتِهِ Wanda Aka Yi Masa Wasiyya ( Da Aurar /raujimetawiy/ Da Wani, Toh Iya ) Aurar Da Yaro, Ciki...

RABIU ALHAJI UMAR JIMETAWIY

Image
MY NAME & MY NICKNAME - Muhammadu Rabiu - Babangida * MY DATE OF BIRTH 15th MAY 1998 Friday * MY PLACE OF BIRTH Yola North LGA, ( Popular Know As JIMETA ) * L.G.A RESIDENT & INDIGINE BY BIRTH Yola North Local Government Area * STATE OF RESIDENT & INDIGINE BY BIRTH Adamawa * L.G.A ORIGIN Auyo Local Government Area * STATE OF ORIGIN Jigawa *  NATIONALITY My National Identity Card My Driver's License My Taxpayer Identification Card TIN My Permanent Voter's Card Federal Republic Of Nigeria * MY CONTINENT Africa ( West Africa ) * RELIGION Islam * MY LANGUAGE AND MY TRIBE Hausa / Fulani * MY OCCUPATION - Student - Mechanic ( Apprentice ) '- Lebura ETC @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ ' MY FATHER PERSONAL INFORMATION ' * NAME Umar Muhammad Haruna ( Alh. Umaru Fawari Na-Jimeta, Auyo ) * DATE OF BIRTH 13rd April 1934 * PLA...

BOB MARLEY SURVIVAL

Image
(Ow, Ow-Ow-Ow-Ow! Ow, Ow-Ow-Ow-Ow!) Yeah, Yeah, Yeah! How Can You Be Sitting There Telling Me That You Care - That You Care? When Every Time I Look Around The People Suffer In The Suffering In Every Way, In Everywhere Say: Na-Na-Na-Na-Na (Na-Na, Na-Na!): We're The Survivors, Yes: The Black Survivors! I Tell You What: Some People Got Everything Some People Got Nothing Some People Got Hopes And Dreams Some People Got Ways And Means Na-Na-Na-Na-Na (Na-Na, Na-Na!): We're The Survivors, Yes: The Black Survivors! Yes, We're The Survivors, Like Daniel Out Of The Lions' Den (Black survivors) Survivors, Survivors! So I Idren, I Sistren A-Which Way Will We Choose? We Better Hurry; Oh, Hurry; Oh, Hurry; Wo, Now! 'Cause We Got No Time To Lose Some People Got Facts And Claims Some People Got Pride And Shame Some People Got The Plots And Schemes Some People Got No Aim It Seems! Na-Na-Na-Na-Na, Na-Na, Na! We're The Survivors, Yes: The Black Survivors! Tell You What: We're ...

PRESIDENT TINUBU NOMINATES GENERAL CHRISTOPHER MUSA AS THE NEW MINISTER OF DEFENCE

Image
STATEHOUSE PRESS RELEASE President Bola Ahmed Tinubu has nominated General Christopher Gwabin Musa as the new Minister of Defence. In a letter to Senate President Godswill Akpabio, President Tinubu conveyed General Musa’s nomination as the successor to Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, who resigned on Monday. General Musa, 58, on December 25, is a distinguished soldier who served as Chief of Defence Staff from 2023 until October 2025. He won the Colin Powell Award for Soldiering in 2012. Born in Sokoto in 1967, General Musa received his primary and secondary education there before attending the College of Advanced Studies in Zaria. He graduated in 1986 and enrolled at the Nigerian Defence Academy the same year, earning a Bachelor of Science degree upon graduation in 1991. General Musa was commissioned into the Nigerian Army as a Second Lieutenant in 1991 and has since had a distinguished career. His appointments include General Staff Officer 1, Training/Operations at HQ 81 Division; Co...