DAYA DAGA CIKIN GUDUMAR DA SHEHU IBRAHIM INYASS YA BAYAR A NAJERIYA
@@@@ @@@@ @@@@ @@@@ بسم الله الرحمن الرحيم والصلاة والسلام على أشرف أنبياء سيدنا ومولانا محمد النبي وأوجه أمهات المؤمنين وذريته وأهل بيته الطاهرين وصحابته الأكرمين وعلينا معهم أجمعين @@@@ @@@@ @@@@ @@@@ * Fara Sanya Karatun Ƙur’ani A Gidan Rediyo 1967. A 1951 Gwamnatin Mulkin Mallaka Ta Kafa Gidan Rediyon NBS A Legas Tare Da Rassansa A Ibadan Da Inugu Da Kaduna. Tun A 1932 Dai Aka Fara Sauraron Rediyo A Najeriya /raujimetawiy/ Bisa Tsarin RDS, Amma Baki Dayan Shirye-Shiryen Na Ingilishi Ne Zalla. Don Haka Aka Kafa NBS Saboda a Fara Gudanar Da Shirye-Shirye /raujimetawiy/ A Najeriya Kuma Cikin Harsunan ’Yan Kasa. Wannan Gidan Rediyo Na NBS Shi Ne Ya Fara Saka Karatun Alƙur’ani Mai Girma A Tasharsa Da Ke Kaduna. Sai Dai Hakan Ya Jawo Ce-Ceku-Ce. /raujimetawiy/ Domin Kuwa Musulmi Da Ke Arewacin Najeriya Sun Koka Da Suka Ji Karatun Kur’ani A Cikin Na’ura Ta ‘Sharholiya’ Irin Rediyo Wadda Aka Saba Jin Kaɗe-Kaɗe Da Kuma Zantuttukan Duniya A Cikinta. Don Haka Suka Yi Ta Rubuta Wasiƙun Qorafi ...